{"version":"1.0","type":"rich","provider_name":"Acast","provider_url":"https://acast.com","height":250,"width":700,"html":"<iframe src=\"https://embed.acast.com/$/6475c817bafa760011bf5d3f/64b8f859afb02500115c24e8?\" frameBorder=\"0\" width=\"700\" height=\"250\"></iframe>","title":"Daga yankin da ke fuskantar hare haren yan ta’ada  a arewa maso yammancin Nijar","thumbnail_width":200,"thumbnail_height":200,"thumbnail_url":"https://open-images.acast.com/shows/6475c817bafa760011bf5d3f/1689843433802-45d230836ce3b9877a366b98bf9956be.jpeg?height=200","description":"<p><strong>Ousmane, bafulatani ne makiyayi kuma mazaunin karamar hukumar Tillia da ke arewa maso yammancin kasar Nijar, kusa da iyakar kasar Mali. A cikin yan shekarun da su ka shude, Ousmane ya fuskanci yan matsaloli daga al ummar shi, a dalili wata jita-jita da ta danganta shi da yan ta’ada masu ikirarin jihadi. Hakan ya kai shi ga barin yankin da ya ke zaune a da can</strong></p><p><br></p><p><br></p>","author_name":"Aoife McCullough"}